BARKA DA CIKA SHEKARA 52 A DUNIYA MAI MARTABA SARKIN BAUCHI DR.RILWANU SULEIMANU ADAMU:#KSMF REPORTERS BAUCHI)


Girmama masarautu da masu riƙe da sarautun gargajiya wajibi ne ga kowane ɗan ƙasa me kishin al'adun da muka gada iyaye da kakanni.

A yau me martaba Sarkin Bauchi, Sarkin Yaƙin Sarkin Musulmi, hadimin al'umar Bauchi kuma uban ƙasa Dakta Rilwanu Suleiman Adamu ke cika shekaru hamsin da biyu masu albarka a wannan duniya.

Sadaukarwa, ƙauna, son zaman lafiya da haɗin kai su ne tambarin me martaba, adalci kuma shi ne hatimin masarautar sa.

A madadin ni kai na, gwamnati da ɗaukacin al'umar jihar Bauchi, ina taya me martaba Sarki murnar wannan rana tare da fatan Allah ya ƙara masa lafiya da nisan kwana.

Popular posts from this blog

UNMASKING OMOYELE SOWORE'S HIDDEN AGENDA- BY SENIOR SPECIAL ASSISTANT FOR GOVEDNOR OFFI CE HON.SULEIMAN MUSA MAI POSTER

GOVERNMENT OF BAUCHI STATE HOLDS EDUCATION STAKEHOLDERS MEETING THE (SUBEB)